Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

WAƘA TA 157

Salama Za Ta Zo

Salama Za Ta Zo

(Zabura 29:11)

  1. 1. Muna yin rayuwa

    Cikin salama

    A wannan duniyar Shaidan.

    Da bangaskiya,

    Muna da tabbaci

    Cewa kome zai

    yi sauki.

    (AMSHI)

    Salama za ta zo

    Kan duk duniya.

    Kuma har abada,

    Daga rafuffuka

    Zuwa kan tuddai,

    Kowa za ya zauna

    Lafiya.

  2. 2. A cikin aljanna,

    Duk duniya

    Za mu zama da hadin kai.

    Kowa da kowa

    Zai sami salama

    Don Allah zai yi adalci.

    (AMSHI)

    Salama za ta zo

    Kan duk duniya.

    Kuma har abada,

    Daga rafuffuka

    Zuwa kan tuddai,

    Kowa za ya zauna

    Lafiya.

    (AMSHI)

    Salama za ta zo

    Kan duk duniya.

    Kuma har abada,

    Daga rafuffuka

    Zuwa kan tuddai,

    Kowa za ya zauna.

    (AMSHI)

    Salama za ta zo

    Kan duk duniya.

    Kuma har abada,

    Daga rafuffuka

    Zuwa kan tuddai,

    Kowa za ya zauna

    Lafiya,

    Lafiya!

(Ka kuma duba Zab. 72:1-7; Isha. 2:4; Rom. 16:20)